Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Bakonmu A yau: Dakta Aminu Umar, game da yarjenejiyar cinikin makamai ta duniya

Wallafawa ranar:

A karon farko Babban Zauren Majalisar Dinkin Duniya ya amince da yarjejeniyar daidata cinikin makamai a duniya wanda kasashen Iran da Syria da kuma Korea ta Arewa ke adawa da shi.Kudirin ya samu amincewar kasashe 154 cikin 193 da ake da su a Majalisar. To amma wasu manyan kasashe wato Rasha da China sun kauracewa zaman majalisar.Dangane da haka ne Awwal Ahmad Janyau ya tattauna da Dakta Aminu Umar, wani kwararre kan siyasar kasa da kasa. 

Magatakardar MDD, Ban ki-moon
Magatakardar MDD, Ban ki-moon REUTERS/Albert Gea
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.