Isa ga babban shafi
Masar

Masar ta kama wani jirgin ruwa da makamai da Izraela tace Iran ce ta aikasu ga Syria

SOJIN Ruwan kasar Masar sun kama wani jirgin ruwa mai dauke da makamai daga kasar Israila, zuwa kasar Togo, inda suka tsare matukansa 14.Kakakin rundunar sojin kasar, Col Ahmed Mohammed Ali, yace jirgin na dauke da katon 105 na bindigogi da albarusai.Sai dai tashar talabijin na Israila tace jirgin na dauke da katon 40 na makamai da Iran ta aikewa kasar Syria ne. 

makaman da aka kama
makaman da aka kama
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.