Isa ga babban shafi
Iran-Syria

Rohani yace dole a kori ‘Yan ta’adda a Syria

Shugaban Kasar Iran, Hassan Rohani, ya shaidawa mai shiga tsakanin rikicin kasar Syria, Lakhdar Brahimi cewar dole ne a kori ‘Yan ta’adan da ke cikin Syria kafin a samu zaman lafiya. Rohani yace ci gaba da kai kayan agaji Syria da korar ‘Yan ta’adda a cikin kasar da kuma lalata makamai masu guba, shi ne matakin farko na samun zaman lafiya a kasar.

Shugaban kasar Iran, Hassan Rohani
Shugaban kasar Iran, Hassan Rohani REUTERS/Keith Bedford
Talla

Brahimi yace lallai Iran na da rawar da zata taka wajen warware rikicin kasar Syria a taron Geneva.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.