Faransa
Faransa ta yi gargadi akan sauyin Yanayi
Hukumomin Faransa sun yi gargadin cewa kasashen duniya ba su da zabi, face su tunkari matsalar canjin yanayi ka’in da na’in, don wannan duniyar kawai ake da ita.Ministan harkokin waje Laurent Fabius da ke jawabi wajen bude taron kwanaki 2, akan yanayi a birnin Berlin na kasar Jamus, ya ce dole ayi aiki ba kama hannun yaro, don ganin an sami nasara kan lamarin.
Wallafawa ranar:
Talla
Taron da kasashe 35 ke halarta zai samar da hanyoyin da za'a rage gurbatacciyar iskar da ake fitarwa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu