Isa ga babban shafi
brazil

Brazil za ta rage yawan turirin da ke gurbata muhalli

Kasar Brazil ta amince ta rage yawan tururin da ke gurbata muhalli da kamfanoni da masana’antunta ke fitarwa da kashi 37 a cikin shekaru goma masu zuwa. 

Shugabar kasar Brazil Dilma Rousseff
Shugabar kasar Brazil Dilma Rousseff REUTERS/Mike Segar
Talla

Shugabar kasar Dilma Rousseff wadda ta gabatar da jawabi a gaban zauren Majalisar Dinkin Duniya, ta ce kasar za ta kara adadin zuwa kashi 4 cikin 100 kafin shekara ta 2030.

Brazil na daga cikin manyan kasashen duniya da ke taka rawa wajen gurbata muhalli sakamakon yawan masana’antun da take da su.

 

 

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.