Japan
An sake Samun Girgizan Kasa A Japan, Mutane 18 suka Mutu
Yau Asabar an sake samun girgizan kasa a Japan kuma mutane akalla 18 aka ce sun gamu da ajalinsu, wasu daruruwan na chan cikin wani hali.
Wallafawa ranar:
Talla
Wannan na zuwa ne kasa da kwana biyu bayan girgizan kasa na farko inda mutane 9 suka mutu.
Yanzu haka dai masu ayyukan agaji na chan suna ta kokarin kaiwa ga mutanen da girgizan kasar ta rutsa dasu.
A ma'aunin ta masana sun ce girgizan kasar ta kai maki 7 da digo 4.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu