Amurka
Donald Trump ya sanar da daukar sabbin matakai kan yan kasashen waje
Shugaba Donald Trump ya bayyana baki da ke zuwa kasar daga kasashen Haiti, Salvador da kuma Afirka a matsayin wadanda suka addabi al’ummar Amurka, yana mai alwashin kara daukar sabbin matakai domin hana su shiga kasar.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Trump wanda ke ganawa da wasu ‘yan majalisa daga jam’iyyarsa ta Republican a fadarsa ta White House, ya ce shigar ‘yan asalin wadannan kasashe Amurka lamari ne da ke cigaba da daure masa kai kuma bai dace ba, da dai watakila ‘yan kasashe irinsu Norway ne da ba wani abun damuwa a cikinsa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu