Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dr Ayuba Dan'asabe Umar kan farmakin Isra'ila ga dakarun Iran a Syria

Wallafawa ranar:

Kasar Israela ta yi ruwan wuta a sansanonin Sojin kasar Iran da ke a Syria, a wani mataki na hanawa Iran tasiri a yakin da ‘yan tawaye ke yi da dakarun gwamnatin Bashar al-Assad.To sai dai ma’aikatar harkokin wajen kasar Syria ta bayyana farmakin da Israela ta kai cikin kasar a matsayin bude wani sabon babi na yaki tsakaninta da Syria. Dangane da wannan ne Faruk Muhammad Yabo, ya tattauna da Dr Ayuba Dan Asabe Umar masani harkokin kasa-da-kasa daga Sokoto ga kuma yadda hirarsu ta kasance.

Tuni dai Syria ta bayyana harin na Syria a matsayin wani yunkurin takalar yaki ga Syrian mai fama da rikici tsawon shekaru 8.
Tuni dai Syria ta bayyana harin na Syria a matsayin wani yunkurin takalar yaki ga Syrian mai fama da rikici tsawon shekaru 8. REUTERS/Omar Sanadiki
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.