Isa ga babban shafi
Mu Zagaya Duniya

Bitar labarun mako: Kasashen duniya sun yi tur da juyin mulkin kasar Myanmar

Wallafawa ranar:

Shirin Mu Zagaya Duniya na wannan makon da Bashir Ibrahim Idris ya jagoranta ya maida hankali kan wasu daga cikin muhimman abubuwan da suka faru a sassan duniya cikin makon da ya gabata, da suka hada da juyin mulkin da aka yi a kasar Myanmar, da kuma karuwar masu kamuwa da cutar Korona.

Tankokin yakin rundunar sojin kasar Myanmar a birnin Mandalay yayin sintiri bayan kifar da gwamnatin Aung san Su Kyii.  2/2/2021.
Tankokin yakin rundunar sojin kasar Myanmar a birnin Mandalay yayin sintiri bayan kifar da gwamnatin Aung san Su Kyii. 2/2/2021. REUTERS/Stringer
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.