Isa ga babban shafi

A na ci gaba da neman yan ci rani sama da 20 da suka bace a tekun tsibirin Lampadusa.

Akalla ‘yan ci-rani 30 ne suka rasa rayukansu, yayin da wasu da dama suka bata a gabar ruwan Lampedusa da ke kasar Italiya, kamar dai yadda shaidu da kuma wadanda suka tsira da rayukansu suka tabbatar. 

kwale kwalen yan ci rani ya kife a teku a 2022
kwale kwalen yan ci rani ya kife a teku a 2022 AP - Francisco Seco
Talla

Hukumar Kula da KaurarJama’ata MDD wato IOM, tatabbatar da cewayanzuhakajami’anta na ci gaba da aikidomincetosauranmutane da suka bata atekun, bayan da akacetowasumutanen da akabayyanaadadinsuyakai 34. 

Mutanendaianbayana  cewa,  suna tafiya ne a cikinkananankwale-kwale da dama, kuma 28 da kecikinwanikwale-kwale ne suka bata tunranarasabar da tagabata, inda zuwawannanlokaciba a ji duriyarsuba a cewarhukumarta IOM. 

Kananankwale-kwalensuntashi ne a ranaralhamis da tagabatadagatasharruwanSfax da keTunisia, yayin da wasusukaisa gabar ruwanItaliyayayin da wasunsu  suka bata a tsakiyarteku. 

A wannanyanayi ne dai,akaruwaitocewaanganogawarwakin  mutane 10 da ruwayajefo  gabar tekunTunisia,  wadandagaalamayanci rani da akemaganarsun bata ne a  tekun. 

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.