Isa ga babban shafi
Dandalin Fasahar Fina-finai

Bukatun masu sana'ar fina-finai ga sabuwar gwmanatin Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin Dandalin Fasahar Fina-Finai, a wannan mako Mahamman Salissou Hamissou ya zanta ne da masu sana'ar fina-finan Hausa, wadanda suka bayyana bukatunsa ga sabuwar gwmanatin Muhammadu Buhari, lura da irin rawar da suka taka wajen yakin neman zabensa.

Muhammad Salisu lokacin da yake gabatar da tattaunawa a shirin Fina-Fina tare da wasu masu ruwa da tsaki a harakar Fina-Finai a Najeriya
Muhammad Salisu lokacin da yake gabatar da tattaunawa a shirin Fina-Fina tare da wasu masu ruwa da tsaki a harakar Fina-Finai a Najeriya RFI hausa/Salisou
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.