Rwanda
An Saki Shugabar Yan Adawan kasar Ruwanda
Kotun kasar Ruwanda ta bada balin shugabar Yan adawan kasar Victoire Ingabire, wadda ake bisa kisan kare dangin tare da haramta mata ficewa daga Kigali babban birnin kasar.Ingabire tana cikin manyan Yan takarar shugabancin kasar ta Rwanda yayin zaben da ke tafe cikin wana Agusta, inda ake saran shugaba Paul Kagame zai sake neman sabon wa’adi.
Wallafawa ranar:
Talla
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu