Isa ga babban shafi
Bahrain

"Yan Sandan Bahrain Na Farautar Masu Bore

Daruruwan "Yan Sanda a kasar Bahrain, sun yi nasarar kwace Dandanlin Pearl, dake birnin Manama, daga hannun masu zanga zanga, wadanda ke neman shugaban kasar, ya sauka daga karagar mulki.Matakin na zuwa ne kwana guda, bayan Sarki Hamad, ya karfafa matakan tsaro, da taimakon sojin Saudi Arabia da kasar Daular Larabawa.Rahotanni sun ce, an ji karar bindiga, yayin da jiragen sama masu saukar ungulu ke cigaba da shawagi a birnin. 

Dakarun Bahrain da suka karbe filin Pearl Square
Dakarun Bahrain da suka karbe filin Pearl Square rfi
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.