Cote d’ivoire
Mayakan Outtara Na Kusa da Kama Yamoussoukro
Mayakan dake goyon bayan Alassane Outtara da duniya ke ganin shine ya lashe zaben Shugaban kasa a Cote d’Ivoire na gabda yin sauya a babban birnin kasar Yamoussoukro.Bayanai da dimidimi na nuna cewa mayakan sun fatattaki mayakan Laurent Gbagbo, wanda yaki sauka ya mika mulki ga Alassane Outtara.Fararen hula masu yawa na samun mafaka a Choci-choci da wasu wurare domin kare rayukansu.Mayakan Alassane Outtara tun da fari yau sun sami kama garuruwa biyu dake kasar.
Wallafawa ranar: