Isa ga babban shafi
Mali

Dakarun Moritaniya sun fatataki yan kungiyar Alka'ida a kasar Mali

Dakarun gwamnatin kasar Mauritaniya sun kai hari a kan wani sansanin yan tsageran kungiyar Alkaida reshen magrib Islamik (Agmi), a cikin kasar Mali, kamar yadda wata majiyar ofishin ministan tsaon kasar Mali ta sanar a yau.Majiyar ta bayyana cewa, harin ya wakana ne a marecen jiya juma’a, a dajin Wagadou dake yankin yammacin kasar ta Mali gab da kan iyakarta da kasar Mauritaniya, inda yan tsageran na Alkaida ke ci gaba da gudanar da ayukansu a ciki. 

Taswirar kasashen Afrika inda kungiyar Alkaida ke da gije a cikinsu
Taswirar kasashen Afrika inda kungiyar Alkaida ke da gije a cikinsu RFI/Latifa Mouaoued
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.