Isa ga babban shafi
Janhuriyar Demokaradiyar Congo

Jirgin sama ya fadi da Mutane 112 a kasar Janhuriyar Demokaradiyar Congo

Jirgin sama dauke da fasinjoji 112 ya rikito, a filin saukan jiragen saman garin Kisangani na kasar Janhuriyar Demokaradiyar Congo. Kamar jama’ai suka tabbatar.Rahotanni da ba a tantance ba, sun bayyana zakulo mutane kusan 40 da rai.Jirgin ya fadi yayin da yake shirin sauka, lokacin da yanayin sararin samaniya birnin ke dagule, kamar yadda wani jami’in kamfanin jirgi na Hewa Bora wanda ya fadin ya tabbatar.Tuni majjiyoyin gwamnati dake Kinshasa babban birnin kasar ta Janhuriyar Demokaradiyar Congo, suka tabbatar da hadarin. 

Российский истребитель СУ Т-50
Российский истребитель СУ Т-50 http://www.youtube.com/watch?v=YFgMnr9mkV0
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.