Isa ga babban shafi
Girka

Jamus Da Faransa Sun Amince Da Wani Yunkurin Tallafawa Kasar Girka

Yau ne shugabanin kungiyar kasashen Turai zasu gudanar da taronsu a Brussels, dan daukan matakin karshe kan yadda za’a tallafawa kasar Girka, dake fama da dimbin bashi.Shugaban gudanarwar kungiyar, Jose Manuel Barosso, ya bayyana halin da ake ciki, a matsayin mawuyaci.Alh Shuaibu Idris, manaja ne a kanfanin Dangote, kuma masanin tattalin arziki

Shugaba Sarkozy na Faransa da Uwargida Angela Merkel na Jamus
Shugaba Sarkozy na Faransa da Uwargida Angela Merkel na Jamus RFI
Talla

00:38

Alhaji Shuaibu Idris

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.