Isa ga babban shafi
Faransa

Faransa zata ci gaba da matsa lamba wa Mahukuntan Libya

Ministan Tsaron kasar Faransa, Gerrard Longuet, ya ce kasar zata ci gaba da kai hare haren sama kan Libya, duk da cewa zata janye girjin ruwan dake dauke da jiragen yaki, dan yi masa gyara.Ministan ya ce, zasu tura wani jirgin saman yaki, sansanin kungiyar kawancen Tsaro ta NATO ko OTAN, dake Sicily na kasar Italiya, dan ci gaba da kai hare haren. 

Gérard Longuet Ministan Tsaron kasar Faransa
Gérard Longuet Ministan Tsaron kasar Faransa REUTERS/Philippe Wojazer
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.