Malawi
Dan uwan Shugaba Bingu wa Mutharika na Malawi zai yi Takara
Jam'iyya Shugaba Bingu wa Mutharika, na kasar Malawi, ta zabi kaninsa a matsayin Dan takaran shugabancin kasar, a zaben shekarar 2014.Gidan Radion kasar, ya sanar da cewar, an zabi Peter wa Mutharika, farfesan shari’a, kuma Ministan ilimi a matsayin wanda ake saran zai maye gurbin shugaba mai ci.
Wallafawa ranar: