Isa ga babban shafi
Nigeria

Nigeria Bata Gamsu Ba Cewa Dalibai Sun Fadi Jarabawa

Mahukuntan Tarayyar Nigeria, sun yi watsi da sukar da akeyi kan yadda daliban kasar suka fadi, yayin jarabawar kammala makarantar Secondary.Minsitan Ilmi Farfesa Rukayya Rufai ta ce masu sukar basu dubi baya bane, kuma ta bayyana haka cikin tattaunawa da wakilinmu na Abuja Mohammad Kabir Yusuf: 

Shugaban Nigeria Goodluck Jonathan
Shugaban Nigeria Goodluck Jonathan RFI
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.