Isa ga babban shafi
Kenya

Jami'an kasar Kenya sun halarci Kotun Duniya

Yau Jumma'a ake ci gaba da shari’ar Tsoffin jami’an Gwamnatin kasar Kenya, da ake zargi da hannu wajen kashe kashen da aka yi, bayan zaben shekara ta 2007.Kotun hukunta manyan laifufuka a Haque ta zargin Tsohon Minista, William Ruto, da wasu jami’ai biyu, da iza wutar rikicin da ta lakume rayuka sama da 1,000. 

Tsohon Ministan kasar Kenya, William Ruto
Tsohon Ministan kasar Kenya, William Ruto REUTERS/Noor Khamis
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.