Isa ga babban shafi
Amurka

Amurka ta aikewa majalisa neman bada gudunmuwa a rikicin Mali

Ma’aikatar Tsaron Amurka ta shaidawa Majalisar kasar cewar, zata bada gudumawa da jami’an da zasu horar da kuma bada shawara idan aka kadammar da matakin soji a kasar Mali.

Shugaban kasar Amurka, Barack Obama
Shugaban kasar Amurka, Barack Obama REUTERS/Larry Downing
Talla

Mataimakiyar Sakatariyar yada labaran ma’aikatar, Amanda Dory, ta ce dakarun Mali ake saran su jagoranci aikin, da kuma tallafin sojojin kasashen duniya.

Sai dai tace, babu sojan Amurka da zai yi yaki a kasar ta Mali.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.