Ilimi Hasken Rayuwa
Tasarin Bude Ofishin Shafin sada zumunta na Facebook a Afrika
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:20
Shirin ilimi Haske rayuwa a wannan makon ya tattaunawa ne a game da shafin sada zumunta na facebook da ya bude ofishinsa na farko a nahiyar Afrika, sai ku biyo mu domin jin cikakken shirin tare Abdurrahman Gambo Ahmed