Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Waiwaye kan matakan da gwamnati ke dauka don magance matsalar bara

Wallafawa ranar:

Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan lokaci, yayi waiwaye ne kan matakan da hukumomin Najeriya ke ci gaba da dauka wajen magance matsalar bara a arewacin kasar, da kuma inganta samar da ilimin Addini da na zamani acikin yanayi mai kyau.

Wasu Almajirai a tarayyar Najeriya.
Wasu Almajirai a tarayyar Najeriya. PM News
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.