Ilimi Hasken Rayuwa
Waiwaye kan matakan da gwamnati ke dauka don magance matsalar bara
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:11
Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan lokaci, yayi waiwaye ne kan matakan da hukumomin Najeriya ke ci gaba da dauka wajen magance matsalar bara a arewacin kasar, da kuma inganta samar da ilimin Addini da na zamani acikin yanayi mai kyau.