Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Ana muhawara kan janye tallafin karatu a Jigawa

Wallafawa ranar:

Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne kan matakin da gwamnatin jihar Jigawa da ke Najeriya ta dauka na janye tallafin da kananan hukumomin jihar ke bayarwa domin taimaka wa 'ya'yan talakawa samun ilimi a jami'ar jihar.

Gwamnan Jigawa Muhammad Badaru Abubakar
Gwamnan Jigawa Muhammad Badaru Abubakar Daily Trust
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.