-
Gwamnatin Najeriya za ta kashe dala biliyan 6 kan lantarki - Minista
-
Mayakan Boko Haram sun halaka dattijai 75 a Gwoza - Sanata Ndume
-
'Yan takara 14 za su kalubalanci Magafuli a zaben shugabancin Tanzania
-
COVID-19: Dalibai miliyan 463 basa iya daukar karatu daga gida
-
An samu rarrabuwar kai tsakanin lauyoyin Najeriya kan janye gayyatar da suka yiwa El Rufa'i
-
Jamus ta bukaci Turkiya da Girka su kai zuciya nesa kan rikicinsu
-
Najeriya ta sauya ranar dawo da zirga-zirgar jiragen sama zuwa ketare
-
Pogba na Manchester United ya kamu da coronavirus
-
Ganduje ya amince da hukuncin kisa kan matashin da ya yi batanci ga Annabi
-
Messi ya sha alwashin kauracewa atasaye da Barcelona
-
Trump ya aike da karin jami'an tsaro zuwa Kenosha don murkushe masu bore
-
Tattaunawa da Dr Dauda Muhammad Kontagora kan sake zaben Akinwumi Adesina da bankin raya Afrika ya yi
-
WHO na shirin sauya salon da ta ke amfani da shi wajen bayyana annoba
-
Manoman Nijar na fargabar yaduwar tsutsar Zuzzuda da ke lalata amfanin gona
-
COVID-19: Ma'aikatan kamfanonin jiragen sama kusan dubu 90 za su rasa aiki
-
Jorge Messi ya soma tattaunawa da Manchester City don kulla yarjejeniya da dansa