Isa ga babban shafi
Lafiya Jari ce

Malaria na ci gaba da barazana ga al'umma

Wallafawa ranar:

Shirin Lafiya Jari ce na wannan makon tare da Umaymah Sani AbdulMumin ya tattauna ne kan sabbin alkaluman hukumar lafiya ta duniya, WHO da ke nuna karuwar mutanen da ke kamuwa da cutar Zazzabin cizon sauro wato Malaria duk da kokarin da hukumomi ke yi don magance cutar. Kimanin mutane miliyan 5 suka kamu da cutar Malaria a bara kamar yadda alkaluman suka nuna.

Malaria ta fi yin barazana a kasashen Afrika
Malaria ta fi yin barazana a kasashen Afrika GETTY/DEA PICTURE LIBRARY
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.