Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dakta Ibrahim Yakubu Lame Tsohon Ministan 'Yan sandan Najeriya

Wallafawa ranar:

Dattijan daga shiyyar Arewa maso Gabas a Najeriya, sun kammala wata tattaunawar share fage a garin Bauchi, game da babban taron kaddamar da wannan kungiyar da zata ceto wannan yankin Arewa da ke fama da matsalolin tsaro da tattalin arziki. A Hirar shi da RFI Dakta Ibrahim Yakubu Lame kakakin kungiyar ya yi bayani akan yadda za su cim ma wannan buri, ganin cewa mambobin wannan kungiyar ba su cikin gwamnati.

DR IBRAHIM YAKUBU LAME Tsohon Ministan 'Yan Sanda a Najeriya
DR IBRAHIM YAKUBU LAME Tsohon Ministan 'Yan Sanda a Najeriya Fariah Foundation
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.