Najeriya
Dambarwar Siyasar Jahar Gombe a Najeriya
Zaben da aka gudanar karshen mako a Jihar Gomben Najeriya, ya bar baya da kura, inda da jam'iyyar PDP mai mulki ke murnar lashe dukkanin kujerun shugabanin kananan Hukumomi da Kansiloli a zaben, amma kuma Jam'iyyar adawa ta CPC tana cewa ba zabe aka yi ba. Kamar yadda za ku ji a Rahoton Shehu Saulawa daga Bauchi.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoton Saulawa game da Zaben Kananan Hukumomi a Jahar gombe
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu