Najeriya
Boko Haram ta musanta zargin Sojoji sun kashe mambobinta 52
Kungiyar Jama’atu Ahlul Sunnah Lida’awati wal jihad da aka fi sani da Boko Haram ta musanta zargin cewar sojojin sun kashe mabiyanta 52 a fafatawar da suka yi a karshen mako. Wata sanarwar da kungiyar ta bayar ta hannun Abu Zinnira, tace su suka samu nasarar kashe sojojin da dama, da kuma tarwatsa motocinsu na igwa guda hudu.
Wallafawa ranar:
Talla
Kungiyar tace ita ce ta samu nasarar kashe sojoji da dama a garin Manguno da kuma lalata igwa guda biyu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu