Isa ga babban shafi
Nijar

Martabar Zogala ga masu Azumi

Zogala na daya daga cikin haki da al’ummar musulmi a kasashen yammcin Afrika suke sha’awa musamman a lokacin Azumin watan Ramadana. Al’ummar Jamhuriyar Nijar sun fi amfani da hakin zogala fiye da duk wani haki, kasancewar ganyen hakin magani ne ga wasu cututtuka da ke addabar jama’a. Salisou Issa daga Maradi ya diba yadda Al’ummar Nijar suka mayar da hankali wajen cin zogala a cikin rahotonsa.

Wata 'Yar Kasar Burkina Faso tana dasa iccen Zogala
Wata 'Yar Kasar Burkina Faso tana dasa iccen Zogala AFP/ FIACRE VIDJINGNINOU
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.