Isa ga babban shafi
Najeriya

Malaman Jami’o’in Najeriya za su ci gaba da yajin aiki

Kungiyar malaman Jami'o'in Najeriya tace za ta ci gaba da yajin aikinta har sai gwamnatin kasar ta cim ma bukatunsu, shugaban Kungiyar Dakta Nasir Fagge yace gwamnatin Tarayyar ba ta bukatar kawo karshen yajin aikin domin bangaren ilimi bai dami gwamnatin ba ta la’akari da yadda gwamnatin ke kashe makudan kudade a wasu fannoni daban baban. Faruk Yabo ya ji tabakin wasu daliban na Najeriya game da yajin aikin a cikin rahotonsa.

kofar shiga Jami'ar Bayero  tsohuwar Makaranta a Kano
kofar shiga Jami'ar Bayero tsohuwar Makaranta a Kano REUTERS/Stringer
Talla

04:05

Malaman Jami’o’in Najeriya za su ci gaba da yajin aiki

Faruk Yabo

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.