Isa ga babban shafi
Najeriya

Ana cece-kuce game da sakamakon kidayar Jama’a a Najeriya

A Najeriya an shiga wani cece-kuce game da sahihancin sakamakon kidayar jama’ar kasar da aka gudanar a shekara ta 2006, bayan da shugaban hukumar kidayar jama’ar yace akwai magudi a lokacin kidayar domin fifita wani yanki. Daga Abuja Aminu Manu ya aiko da Rahoto.

Gungun masu zanga-zanga a garin Lagos na Najeriya
Gungun masu zanga-zanga a garin Lagos na Najeriya
Talla

02:52

Rahoto: Ana cece-kuce game da sakamakon kidayar Jama’a a Najeriya

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.