Najeriya
‘Yan bindiga sun kashe matasa 7 a Jos
A Jahar Flato a Najeriya, akwai hari da ‘Yan bindiga suka kai, inda suka budewa wasu matasa guda bakwai wuta a Unguwar Dadin Kowa da ke garin Jos, kamar yadda Wakilinmu Tasiu Zakari ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: ‘Yan bindiga sun kashe matasa 7 a Jos
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu