Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Manjo Yahaya Ibrahim Shinku mai ritaya

Wallafawa ranar:

Bayan ikirarin da Mayakan Boko Haram suka yi na kafa sabuwar daular Musulunci a garin Gwoza Jihar Borno a cikin wani sakon bidiyo da suka aiko. Ko ya masana suke kallon wannan ikirari da kuma makomar Najeriya? Awwal Janyau ya tattauna da Manjo Yahaya Ibrahim Shinku mai ritaya.

Sojojin Najeriya da ke fada da Mayakan Boko Haram a dajin Sambisa
Sojojin Najeriya da ke fada da Mayakan Boko Haram a dajin Sambisa Ben Shemang / RFI
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.