Isa ga babban shafi
Najeriya

NUJ za ta ba ‘Yan Jarida kariyar Inshora a Najeriya

Rahoton shekara shekara na kungiyar kare muradun ‘Yan Jaridu ta kasa da kasa na cewa jimillar 'Yan jarida 66 ne suka rasa rayukansu a lokacin da suke gudanar da aikinsu. Wannan ya sa Kungiyar ‘Yan Jaridu a Najeriya ke sake lalen bayar da kariyar Inshora ga mambobinta, kamar yadda Shehu Saulawa ya aiko da rahoto daga Bauchi.

AFP/SOE THAN WIN
Talla

01:36

NUJ za ta ba ‘Yan Jarida kariyar Inshora a Najeriya

Shehu Saulawa

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.