Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dakta Sadiq Alkawafi na Jami’ar Ahmadu Bello Zaria

Wallafawa ranar:

Ministocin harkokin wajen kasashen Kungiyar raya tafkin Chadi, sun gudanar da taro a birnin Yamai na Jamhuriyar Nijar inda suka tattauna kan yadda hare-haren Boko Haram ke shafar kasashensu. Domin duba tasirin wannan taro, Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da Dakta Sadiq Alkawafi na jami’ar Ahmadu Bello da ke Zaria.

Jekadan Najeriya a Nijar Aliyu Issa Sokoto, à taron barazanar tsaro a  Niamey
Jekadan Najeriya a Nijar Aliyu Issa Sokoto, à taron barazanar tsaro a Niamey
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.