Najeriya-Afrika ta kudu
Najeriya ta yi amai ta lashe akan Afrika ta kudu
Bisa Dukkan alamu Najeriya ta yi amai ta lashe dangane da janye jakadunta daga kasar Afirka ta kudu domin nuna adawa da hare hare da ake kai wa baki a kasar. Sai gashi kuma Najeriya daga baya ta fito tace ba janye Jekadun ta yi ba, kammar yadda wakilinmu Muhammad Kabir Yusuf ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Najeriya ta yi amai ta lashe akan Afrika ta kudu
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu