Najeriya
Gwagwarmayar hausawan jihar Legas dake Najeriya wajen neman mukamin siyasa
Al-ummar hausawan jihar Legas dake tarayyar Najeriya, sun yi ta korafe korafe kan yadda tsohuwar gwamanatin Legas ba ta basu mukami ba kamar yadda ta bai wa kabilun Ibo kujerar Kwamishina.To sai dai a wannan karan, hausan na da yakinin cewa sabuwar gwamanatin Jihar ta za cika musu burinsu.Abdurrahman Gambo Ahmad ya hada mana rahoto
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Gwagwarmayar hausan jihar Legas dake Najeriya wajen neman mukamin siyasa
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu