Isa ga babban shafi
Najeriya

Buhari ya jadada bukatar murkushe tsagerun Niger Delta

Shugaban kasar Najeriya Muhammdu Buhari, ya bada umarni karfafa matakan tsaro a yankin Niger Delta dake kudancin kasar, yayin da ake cigaba da samun rahotanni hari kan bututun mai dake barazana ga tattalin arzikin kasar.

Shugaban Kasar Najeriya Muhammadu Buhari
Shugaban Kasar Najeriya Muhammadu Buhari REUTERS/Afolabi Sotunde
Talla

Wata sanarwa daga ofishin shugabar kasar, ta umarci jami’an tsaron kasar su murkushe tsgerun dake haifar da nakasu ga cigaban kasar, ta hanyar fasa bututun mai.

Sai dai a cewar Philip Hammond ministan kasahen wajen Britaniya, daukan matakan soji ba zai shawon kan matsalar hari kan bututun mai a Najeriya ba, saboda talauci na daga cikin musabbin dake sanya mazauna yankin ta’addi ga bututun man.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.