Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Rashin biyan malaman makarantu albashi a Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin ilimi hasken rayuwa na wannan mkon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne akan matsalar rashin biyan malaman boko albashinsu na tsawon lokaci, abinda ke haifar da barazana game da inganta harkar ilimi a kasar musamman a matakin firamare.

Malaman makarantun boko na Najeriya na kokawa kan rashin biyan su albashi
Malaman makarantun boko na Najeriya na kokawa kan rashin biyan su albashi
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.