Isa ga babban shafi
Najeriya

Hamada: Sabbin wuraren zama a Sokoto

A wani yunkuri na magance matsalolin da ke da nasaba da gurbacewar muhalli gwamnatin jihar Sokoto ta samar wa wasu al'ummominta sabbin wuraren zama bayan rairayin hamada ya mamaye gidajensu.Wakilinmu El-Yakub Usman Dabai na dauke da karin bayani a cikin wannan rahoton.

Gwamnan jihar Sokoto da ke arewacin Najeriya Aminu Waziri Tambuwal
Gwamnan jihar Sokoto da ke arewacin Najeriya Aminu Waziri Tambuwal dailypost
Talla

02:29

Hamada: Sabbin wuraren zama a Sokkoto

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.