Najeriya
'Yan Najeriya na ci gaba da kokawa da tsadar ragunan layya
Yayin da Bikin Sallar layya ke karatowa ga al'ummar musulmin Duniya, a Najeriya dai hankula sun karkata ne ga batun farashin dabbobin layya, lura halin talaucin da ake fama dashi a kasar.Farashin dabbobin dai ya tashi matuka idan aka kwatanta da bara abun da yasa aka samu karancin masu saye. Wakilin mu a Kano Abubakar Isah Dandago ya duba mana halin da ake ciki a wannan rahoto
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoton Abubakar Isa Dandago game da cinikin Ragunar sallah a Kano.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu