Isa ga babban shafi
Najeriya

'Yan Najeriya na ci gaba da kokawa da tsadar ragunan layya

Yayin da Bikin Sallar layya ke karatowa ga al'ummar musulmin Duniya, a Najeriya dai hankula sun karkata ne ga batun farashin dabbobin layya, lura halin talaucin da ake fama dashi a kasar.Farashin dabbobin dai ya tashi matuka idan aka kwatanta da bara abun da yasa aka samu karancin masu saye. Wakilin mu a Kano Abubakar Isah Dandago ya duba mana halin da ake ciki a wannan rahoto

Al'ummar Najeriya na kokawa da Farashin Dabobbi Layya
Al'ummar Najeriya na kokawa da Farashin Dabobbi Layya
Talla

03:18

Rahoton Abubakar Isa Dandago game da cinikin Ragunar sallah a Kano.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.