Isa ga babban shafi

An gudanar taron inganta kasuwanci tsakanin Najeriya da Nijar a Jihar Jigawa

An gudanar da wani taro a jihar jigawa da ke arewacin Najeriya da nufin inganta alakar kasuwanci tsakanin Najeriya da janhuriyar Nijar. Jihohin jigawa Kano da Katsina da suka yi iyaka da janhuriyar ta Nijar ne ke ganawa da Wata tawaga karkashin jagorancin gwamnan Damagaran Malam Issa Musa, a wani mataki na bijiro da hanyoyin kaucewa dogaro da man fetur don inganta fatauci tsakanin kasashen biyu.  

Gwamnan Jigawa Alhaji Badaru Abubakar
Gwamnan Jigawa Alhaji Badaru Abubakar jigawastate.gov.ng
Talla

03:17

CORRESP-DANDAGO-2016-09-29

Abubakar Issa Dandago

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.