An gudanar taron inganta kasuwanci tsakanin Najeriya da Nijar a Jihar Jigawa
An gudanar da wani taro a jihar jigawa da ke arewacin Najeriya da nufin inganta alakar kasuwanci tsakanin Najeriya da janhuriyar Nijar. Jihohin jigawa Kano da Katsina da suka yi iyaka da janhuriyar ta Nijar ne ke ganawa da Wata tawaga karkashin jagorancin gwamnan Damagaran Malam Issa Musa, a wani mataki na bijiro da hanyoyin kaucewa dogaro da man fetur don inganta fatauci tsakanin kasashen biyu.
Wallafawa ranar:
Talla
CORRESP-DANDAGO-2016-09-29
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu