Najeriya
Majalisar dattawa ta yi watsi da shirin Buhari na ciwo bashi
Majalisar dattawan Najeriya ta yi watsi da shirin da shugaban kasar Muhammadu Buhari ke yi na ciwo bashin dala milyan dubu 30 domin tafiyar da kasafin kudin kasar a cikin shekaru uku.
Wallafawa ranar:
Talla
Majalisar ta yi watsi da shirin ne tun kafin a tafka mahawara akai.
A cikin makon jiya ne shugaba Buhari ya gabatarwa majalisar wannan shiri inda ya ce zai yi amfani da kudaden ne domin gudanar da ayyukan gina kasa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu