Isa ga babban shafi
Najeriya

Yunkurin Dakile tsattsauran ra'ayi a makarantun tsangayun Najeriya

A wani bangare na dakile yaduwar tsattsauran ra'ayi, yanzu haka kwamiti na musamman domin sake farfado da yankin arewa maso gabashin Nigeria, da rikicin Boko Haram ya daidaita, na yin rajista da duba gudanar makarantun Islamiyya na Tsangaya a wannan yankin da sauran sassan kasar. Za'a ji karin bayani cikin rahoton Shehu Saulawa daga Bauchi.  

Yunkurin yaki da tsattsauran ra'ayi a Najeriya
Yunkurin yaki da tsattsauran ra'ayi a Najeriya
Talla

03:49

Yunkurin Dakile tsattsauran ra'ayi a makarantun tsangayu a Najeriya

Shehu Saulawa

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.