Najeriya-Boko Haram
Harin bama-bamai a jahar Borno
A wannan laraba an samu tashin bama-bamai guda uku a birnin Maiduguri da ke jihar Bornon Najeriya inda aka bayyana cewa wani dan kato da gora daya ya rasa rayuwarsa.
Wallafawa ranar:
Talla
Wannan dai na faruwa ne a daidai lokacin da rundunar tsaron kasar ke ikirarin samun nasara akan mayakan Boko Haram da suka addabi yankin, yayin da a hannu daya jama’a ke cikin fargaba sakamakon sake dawowar salon hare-hare irin na kunar bakin wake jefi-jefi.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu