Isa ga babban shafi
Najeriya

Shugaban PDP ya shigar da karar Minista Lai Mohamed

Shugaban jam’iyyar adawa ta PDP a Najeriya Uche Secondus ya bayyana aniyar sa ta shigar da kara zuwa kotu bayan da Ministan yada labaran kasar Lai Mohamed ya bayyana cewa shugaban na PDP na daga cikin mutanen da ake zargi da waware kudin kasar.

Uche Secondus Shugaban jam'iyyar adawa ta PDP  a Najeriya
Uche Secondus Shugaban jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya Daily Post
Talla

Shugaban jam’iyyar ta PDP mai adawa Uche Secondus ya shigar da karar ne zuwa babbar kotun jihar Rivers a jiya juma’a inda ya bukaci ganin an biya shi diya na naira bilyan 1da dubu 500 a kokarin shafa masa kashin kaji da aka nemi yi.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.