Isa ga babban shafi
Najeriya

Hadarin jirgin ruwa ya kashe mutane 37 a Bauchi

Akalla mutane 37 ne suka riga mu gidan gaskiya a wani hadarin jirgin ruwa da ya faru a kauyen Kuna da ke karamar hukumar Kirfi ta jihar Bauchi a tarayyar Najeriya. Lamarin ya auku ne a ranar Litinin da rana lokacin da jirgin ya dauko manoma da ‘yan kasuwa da ke yankin da abin ya faru. Kuna iya latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren cikakken raahoton da wakilinmu  Ibrahim Malam Goje, ya hada mana.

Jirgin ya kwaso manoma da 'yan kasuwa kafin ya gamu da hatsarin.
Jirgin ya kwaso manoma da 'yan kasuwa kafin ya gamu da hatsarin. Getty Images/Max Milligan
Talla
03:01

Hadarin jirgin ruwa ya kashe mutane 37 a Bauchi

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.