Najeriya
Hadarin jirgin ruwa ya kashe mutane 37 a Bauchi
Akalla mutane 37 ne suka riga mu gidan gaskiya a wani hadarin jirgin ruwa da ya faru a kauyen Kuna da ke karamar hukumar Kirfi ta jihar Bauchi a tarayyar Najeriya. Lamarin ya auku ne a ranar Litinin da rana lokacin da jirgin ya dauko manoma da ‘yan kasuwa da ke yankin da abin ya faru. Kuna iya latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren cikakken raahoton da wakilinmu Ibrahim Malam Goje, ya hada mana.
Wallafawa ranar:
Talla
Hadarin jirgin ruwa ya kashe mutane 37 a Bauchi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu