Najeriya
Rahoto kan halin da ‘yan gudun hijira ke ciki a jihar Kebbi
Iftila’in ambaliyar ruwa da matsalolin tsaro sun tilastawa sama da mutane dubu 45 rabuwa da muhallansu, wadanda yanzu haka suke zaune a sansanonin ‘yan gudun hijira.
Wallafawa ranar:
Talla
Daga Birnin Kebbi wakilinmu El-Yakub Usman Dabai yayi tattaki zuwa inda ‘yan gudun hijirar suka samu mafaka, kamar yadda za a ji cikin rahoton da ya aiko mana.
Rahoto kan halin da ‘yan gudun hijira ke ciki a jihar Kebbi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu